Ansaka ranar auren Ruqayya Dawayya da Afakallahu - NAIJA STICK

Mobile Menu

Powered by Blogger.

Top Ads

More News

logoblog

Ansaka ranar auren Ruqayya Dawayya da Afakallahu

Oct 27, 2022


Shugaban Hukumar Tace Finafinai ta Jihar Kano, Isma’il Na-Abba Afakallahu, zai Angwance tare da Tsohuwar Jarumar Finafinan Hausa Rukayya Dawayya.

Za a daura auren ne, a ranar 4 ga watan Nuwamba 2022, da misalin karfe 2pm na rana, a Masallacin Juma’a na Tishama da ke garin Kano.

Kamar yadda Shugaban tace fina finai na kannywood Ismail Na Abba Afakallahu ya bayyana a shafinsa na sada zumuta

“Alhamdulilah muna gyatar yan uwa da Abokan Arziki idan ba’a samu dama ba ayi mana Addu’a”