Young Boy Who Graduated Al-Qur’ani Kareem at aged (13) - NAIJA STICK

Mobile Menu

Powered by Blogger.

Top Ads

More News

logoblog

Young Boy Who Graduated Al-Qur’ani Kareem at aged (13)

Mar 3, 2024


Young Boy Who Graduated Al-Qur’ani Kareem at aged (13)


Scroll down to the main Story 👇👇


What Is It About the Loan With Fitloan - (Original SpeedLoan) ?


Cash Loan Amount: ₦2,000 - ₦600,000

Cash Loan Term: 91 days (shortest, containing renewal time) - 365 days (longest, containing renewal time)

Interest rate: Maximum APR is 20% per year

Transaction fee: 0.1% to 0.35%

Example: If choosing a loan limit of 10,000 naira with a period of 120 days, 

the total interest must be paid: ₦10,000*0.05%*120=₦600,

the total service fee must be paid: ₦10,000*0.3%=₦30,

monthly interest should be paid: ₦10,000*0.05%*30=₦150,

monthly repayment including principal and interest should be paid as 

₦10,000/4+₦150=₦2650,

total repayment is ₦10,000+₦600+₦30=₦10630.00


Ƙaramin yaro mai shekaru 13 a Jibia ya haddace Al-Qur’ani Maigirma


Wani Yaro mai shekaru 13 a Duniya dake zaune a ƙaramar hukumar Jibia, ya haddace Al-Qur’ani Maigirma a cikin Ɗalibai 53 da makarantar Tarbiyya ta yaye.


Kamar yadda Katsina Post ta samu, ɗalibin ya samu karatunsa a Makarantar Tarbiyyatul Islamiyya dake garin Jibia ta jihar Katsina, daga cikin ɗaliban akwai 31 daga ɓangaren Matasa da suka hada da Khuzaifa Mustafa Mansur mai shekaru 13 da haihuwa da kuma 22 daga ɓangaren Matan Aure.


Jaridar FBC ta ruwaito cewa, Ɗalibi Khuzaifa Mustafa Mansur mai shekaru 13 da haihuwa ɗa ne ga Malam Mustafa Mansur, fitaccen malamin addini ne a ƙaramar hukumar Jibia, wanda makarantar ta samu gagarumin sauye-sauye a ƙarƙashin jagorancinsa.


Taron dai na da nasaba da zaburar da sauran ɗalibai da za su ci gajiyar haddar Al-Qur’ani maigirma da samun ɗaukaka da ƙima a idon Duniya da kuma Addinin Musulunci.


~katsina post

(Via)