Abubuwanda masu kallo suke so su sani akan shirin Labarina da zaizo a wannan jumaar - NAIJA STICK

Mobile Menu

Powered by Blogger.

Top Ads

More News

logoblog

Abubuwanda masu kallo suke so su sani akan shirin Labarina da zaizo a wannan jumaar

Jan 7, 2024

Abubuwanda masu kallo suke so su sani akan shirin Labarina da zaizo a wannan jumaar


Kamar yadda muka kalli wannan shirin na labarina da yagabata a wannan satin Wanda yanzu hakan masu kallo sun zaku da sugabme zai Faru agaba wato a wannan episode da zaizo wannan jumaar.


Mun tattara munkawo muku wasu abubuwa da muke hasashen zasu Faru a wannan episode da zaizo wannan jumaar Insha Allah.


Abo na farko shine 


1 - Shin tayaya zaayi Al-ameen ya mayarda mayarda maryama tunda tun Daren farko bata kwana a gidanta ba. Wanda hakan ya tayar da hankalin Shi Al-ameen din ba kadan ba.


2 - kome zai faru Tsakani Direba Alhj lawan da kuma matarsa Jamila shin zata koma a wannan Dakin nata mun hango mahaifinta kamar yadda yake magana cewa ko Mai yasan bayi ne baruwanshi mijintane.


3 - shin Ina kawun Maryam da kuma gwaggonta masu matuqar son dukiya da duniya ya lanarinsu yake idan sukaji cewa Al-ameen Mai kudinsu kuma wadannan duk yaransa ne.


4 - sauran abokai Al-ameen na gareji me yake faruwa ne ko zasu hadu da Al-ameen kamar yadda dayan abokinsu ya hadu dashi.


Ga Karin bayani: