Sarki Sanusi Da Sarki Aminu Zasu Jagoranci Sallar Juma'a A Kano - NAIJA STICK

Mobile Menu

Powered by Blogger.

Top Ads

More News

logoblog

Sarki Sanusi Da Sarki Aminu Zasu Jagoranci Sallar Juma'a A Kano

May 31, 2024


Sarki Sanusi Da Sarki Aminu Zasu Jagoranci Sallar Juma'a A Kano


A lokacin da ake ci gaba da dambawar sarauta a birnin Kano, zuwa yanzu Kwamishinan 'yan sandan Kano CP Usaini Gumel ya shaida cewa Mai Martaba Sarkin Kano Sanusi Lamido ne zai jagoranci sallar juma'a a masallacin juma'a na cikin garin Kano da ke gidan Sarkin Kano na 


Muhammadu Rumfa, yayin da Mai Martaba Sarkin Kano Aminu Ado Bayero zai jagoranci sallar juma'a a masallacin da ke gidan Sarki na Nasarawa.


Me kuka fahimta da wannan? 

Ta tabbata sarki biyu ne a Kano?